Job 2:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Matarsa ta ce masa, “Har yanzu kana nan da amincinka? Ka la’anta Allah ka mutu!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَاتَرْسَ تَثٜىٰمَسَ «حَرْ يَنْذُ كَنَ نَاثِيَ عَثِكِنْ مُتُنْثِنَّنْ نَاكَ؟ يِوَ اللَّهْ صَاٻُواْ كَمُتُ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai matarsa ta ce masa, “Har yanzu kana da amincin nan naka? Don me ba za ka zagi Allah ka mutu ba?”