Job 22:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
‘Ba shakka an hallaka maƙiyanmu, wuta kuma ta ƙona dukiyarsu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُنَ ثٜىٰوَ ‹لَلَّيْ أَنْكَوَرْدَ أَبُواْكَنْ غَابَنْمُ، وُتَا تَلَشٜىٰ أَبِنْدَ سُكَ بَرِ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk abin da mugu ya mallaka ya hallaka, Wuta kuwa ta lashe kowane abu da ya ragu.