Job 27:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Ga abin da mugaye za su samu gādon da azzalumi zai samu daga Maɗaukaki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«وَنَّنْ شِينٜىٰ رَبُوانْ مُوغُنْ مُتُمْ دَغَ وُرِنْ اللَّهْ ، غَادُوانْ دَ مَرَسَ تَوْسَيِ سُكٜىٰ كَرْٻَ كٜىٰنَنْ دَغَ وُرِنْ مَيْ إِيكُواْ دُكَ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Wannan shi ne rabon mugaye daga wurin Allah, Gādo ne kuma wanda azzalumai za su karɓa daga wurin Mai Iko Dukka.