Job 27:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gama wane bege marar tsoron Allah yake da shi, lokacin da aka datse shi, lokacin da Allah ya ɗauke ransa?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَثٜىٰ سَا ذُوثِيَا تَكٜىٰ غَ مَرَسَ ڟُواْرُوانْ اللَّهْ ، سَعَدَّ اللَّهْ يَكَوَرْدَشِ، يَطَوْكٜىٰ رَنْسَ؟
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wace sa zuciya take ga marar tsoron Allah? Sa'ad da Allah ya datse shi, ya ɗauke ransa?