Job 38:41 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Wane ne yake ba hankaka abinci lokacin da ’ya’yansa suke kuka ga Allah, kuma suna yawo don rashin abinci?
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنٜىٰنٜىٰ يَكٜىٰ تَنَدَ وَهَنْكَكَ عَبِنْثِنْسَ، سَعَدَّ یَیَنْسَ سُكَيِ كُوكَا غَ اللَّهْ ، سُنَ يَٰوُانْ نٜىٰمَنْ عَبِنْثِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Wa yake tanada wa hankaka abincinsa, Sa'ad da 'ya'yansa suke kuka ga Allah, Suna kai da kawowa saboda rashin abinci?”