Job 9:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Shi ba mutum ba ne kamar ni wanda zan iya amsa masa, har da za mu yi faɗa da juna a wurin shari’a.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ بَمُتُمْنٜىٰ كَمَرْ نِيبَ؞ دَا عَثٜىٰ حَكَنٜىٰ دَ سَيْ إِنَمْسَ مَسَ، دَا ذَامُ تَڢِے كُواْتُ عَيِ مَنَ شَرِيعَ تَرٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da a ce Allah mutum ne, Da sai in mayar masa da magana, Da sai mun je ɗakin shari'a a yanka mana shari'a.