Joel 2:26 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Za ku sami a wadace ku ci, har sai kun ƙoshi, za ku kuma yabi sunan Ubangiji Allahnku, wanda ya yi muku ayyukan banmamaki; mutanena ba za su ƙara shan kunya ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَغَ يَنْذُ ذَاكُثِ دَيَوَ كُڧُواْشِ، سَعَنً كُيَبِے سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ، وَنْدَ يَيِ أَيُّكَنْ بَنْ مَامَاكِ دُواْمِنْكُ؞ بَذَاعَ سَاكٜىٰ كُنْيَتَرْدَ مُتَنٜىٰنَبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yanzu za ku ci abinci a wadace ku ƙoshi, Za ku yabi sunan Ubangiji Allahnku, Wanda ya yi muku abubuwa masu banmamaki, Ba kuma za a ƙara kunyatar da mutanena ba.