Joel 2:32 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma dukan waɗanda suka nemi Ubangiji za su tsira. Kamar yadda Ubangiji ya ce, gama a Dutsen Sihiyona da Urushalima akwai ceto, a cikin waɗannan da Ubangiji ya kira.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
ذَيْ كُوَ كَسَنْثٜىٰ ثٜىٰوَ دُكْ وَنْدَ يَكِرَا غَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ دُواْمِنْ نٜىٰمَنْ تَيْمَكُواْ ذَاعَ ثٜىٰثٜىٰشِ؞ غَمَا عَتُدُنْ سِهِيُواْنَ كُمَ عَثِكِنْ عُرُوشَلِيمَ، ذَاعَ سَامِ مَاسُ ڟِيرَا، كَمَرْ يَدَّ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا ڢَطَا، ‹عَثِكِنْ وَطَنْدَ سُكَ رَغُ، أَݣَويْ وَطَنْدَ نِے يَهْوٜىٰهْ نَا كِرَا؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma dukan waɗanda suka nemi Ubangiji za su tsira. Kamar yadda Ubangiji ya ce, Akwai waɗanda suke a Dutsen Sihiyona da Urushalima Da za su tsira, Waɗannan da Ubangiji ya zaɓa za su tsira.”