Joel 3:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Sa’an nan za ku san cewa ni, Ubangiji Allahnku, ina zaune a Sihiyona, dutsena mai tsarki. Urushalima za tă zama mai tsarki; baƙi ba za su ƙara mamaye ta ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَا إِسْرَٰٓءِيلَ، نِنٜىٰ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ؞ ذَاكُ كُوَ سَنِ إِنَ ذَمَ أَ سِهِيُواْنَ، بَبَّنْ تُدُنَ مَيْ ڟَرْكِے؞ عُرُوشَلِيمَ كُوَ ذَاتَ ذَمَ مَيْ ڟَرْكِے، بَابُ أَبُواْكَنْ غَابَنْدَ ذَاسُ سَاكٜىٰ وُثٜىٰوَ تَثِكِنْتَ دَ نَصَرَا؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Sa'an nan za ku sani ni ne Ubangiji Allahnku, Wanda yake zaune a Sihiyona, tuduna tsattsarka. Urushalima kuma za ta tsarkaka, Sojojin abokan gāba ba za su ƙara ratsawa ta cikinta ba.