John 1:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk da haka dukan waɗanda suka karɓe shi, ga waɗanda suka gaskata a sunansa, ya ba su iko su zama ’ya’yan Allah
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دُكَنْ وَطَنْدَ سُكَ كَرْٻٜىٰشِ، سُكَ كُمَ بَادَ غَسْكِيَ غَرٜىٰشِ، يَبَاسُ إِيكُواْ سُذَمَ یَیَنْ اللَّهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma duk iyakar waɗanda suka karɓe shi, wato, masu gaskatawa da sunansa, ya ba su ikon zama 'ya'yan Allah,