John 1:47 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yesu ya ga Natanayel yana zuwa, sai ya yi magana game da shi cewa, “Ga mutumin Isra’ila na gaske wanda ba shi da ha’inci.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَغَ نَتَعَالَ يَنَ ذُوَا وُرِنْسَ، سَيْيَثٜىٰ «كُغَ مُتُمِنْ إِسْرَٰٓءِيلَ نَغَسْكٜىٰ، وَنْدَ بَاشِ دَ ڧَضْيَا عَثِكِنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ga Nata'ala na nufo shi, sai ya yi zancensa ya ce, “Kun ga, ga Ba'isra'ile na gaske wanda ba shi da ha'inci!”