John 1:50 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce, “Ka gaskata domin na ce maka na gan ka a gindin itacen ɓaure. Za ka ga abubuwan da suka fi haka.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ وَ نَتَعَالَ «كَا بَادَ غَسْكِيَ نٜىٰ غَمَا نَا غَيَ مَكَ ثٜىٰوَ نَغَنْكَ أَغِنْدِنْ إِتَاثٜىٰنْ ٻَوْرٜىٰ؟ أَيْ، ذَاكَغَ أَبُبُوَنْ دَ سُكَڢِے وَطَنَّنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya amsa ya ce, “Wato, domin na ce maka na gan ka a gindin ɓaure ne kake ba da gaskiya? Ai, za ka ga al'amuran da suka fi haka ma.”