John 1:51 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ya ƙara da cewa, “Gaskiya nake gaya muku, za ku ga sama a buɗe, mala’ikun Allah kuma suna hawa suna kuma sauka a kan Ɗan Mutum.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَڧَارَ ڢَطَا مُسُ ثٜىٰوَ «حَڧِيڧَ إِنَ غَيَ مُكُ، ذَاكُغَ سَمَ عَبُوطٜىٰ، مَلاَىِٕكُنْ اللَّهْ كُمَ سُنَ هَوَ سُنَ سَوْكَ عَكَنْ طَنْ مُتُمْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu kuma ya ce masa, “Lalle hakika, ina gaya muku, za ku ga sama ta dāre, mala'ikun Allah suna hawa da sauka ga Ɗan Mutum.”