John 11:3 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saboda haka ’yan’uwansa mata suka aika da saƙo wa Yesu cewa, “Ubangiji, wannan da kake ƙauna yana rashin lafiya.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، یَنْعُوَنَّنْ مَتَ سُكَ عَيْكَ وَ عِيسَىٰ ، سُكَثٜىٰ « عُبَنْغِجِ ، غَاشِ، وَنْدَ كَكٜىٰ ڧَوْنَرْ نَنْ بَاشِدَ لَاڢِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, 'yan'uwan nan mata suka aika masa, suka ce, “Ya Ubangiji, ga shi, wanda kake ƙaunan nan ba shi da lafiya.”