John 11:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Maryamu ta kai inda Yesu yake, ta kuma gan shi, sai ta fāɗi a gabansa ta ce, “Ubangiji, da kana nan, da ɗan’uwana bai mutu ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ مَرْيَمُ تَكَيْ عِنْدَ عِيسَىٰ يَكٜىٰ، تَغَنْشِ، سَيْ تَڢَاطِ أَغَبَنْسَ، تَثٜىٰمَسَ « عُبَنْ‌غِجِ ، أَيْ دَ كَنَنَنْ دَ طَنْعُوَنَ بَيْ مُتُبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Maryamu ta iso inda Yesu yake, ta gan shi, sai ta faɗi a gabansa ta ce masa, “Ya Ubangiji, da kana nan da dan'uwana bai mutu ba.”