John 11:39 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya ce, “Ku kawar da dutsen.” Marta, ’yar’uwan mamacin ta ce, “Ubangiji, yanzu, ai, zai yi wari, don yau kwanansa huɗu ke nan a can.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ «كُتُرٜىٰ دُوڟٜىٰنْ؞» عَمَّا مَرْتَ یَرْعُوَرْ مُتُمِنْدَ يَمُتُ تَثٜىٰ وَ عِيسَىٰ عُبَنْغِجِ ، «أَيْ، يَنْذُ ذَيْ يِوَرِ، دُوانْ يَوْ ݣُونَنْسَ حُطُ كٜىٰنَنْ دَ مُتُوَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce, “Ku kawar da dutsen.” Sai Marta, 'yar'uwar mamacin, ta ce masa, “Ya Ubangiji, ai, yanzu ya yi ɗoyi, don yau kwanansa huɗu ke nan da mutuwa.”