John 11:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya ji haka, sai Yesu ya ce, “Wannan rashin lafiya ba zai kai ga mutuwa ba. A’a, sai dai don a ɗaukaka Allah a kuma ɗaukaka Ɗan Allah ta wurin wannan.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَجِ حَكَ سَيْيَثٜىٰ «وَنَّنْ رَشِنْ لَاڢِيَ بَذَيْ كَيْ شِ مُتُوَبَ، عَمَّا ذَيْ كَٰوُاْ طَوْكَكَ نٜىٰ غَ اللَّهْ عَكُمَ غِرْمَمَ طَنْسَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya ji haka ya ce, “Wannan rashin lafiya, ƙarshensa ba mutuwa ba ne, domin a ɗaukaka Allah ne, a kuma ɗaukaka Ɗan Allah ta wurinsa.”