John 11:43 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da ya faɗa haka, sai Yesu ya yi kira da babbar murya ya ce, “Lazarus, ka fito!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَڢَطِ حَكَ سَيْ يَطَغَ مُرْيَ دَڧَرْڢِے يَثٜىٰ «لِعَظَرُ، ڢِتُواْ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da ya faɗi haka ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Li'azaru fito!”