John 11:57 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Manyan firistoci da Farisiyawa tuni sun riga sun yi umarni cewa duk wanda ya san inda Yesu yake, yă faɗa don su kama shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ دَا مَا مَنْيَنْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ ڢَرِسِيَاوَا سُنْرِغَا سُنْبَادَ دُواْكَا ثٜىٰوَ دُكْ وَنْدَ يَسَنْ عِنْدَ عِيسَىٰ يَكٜىٰ، يَذُواْ يَڢَطَا دُواْمِنْ سُكَامَشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Don dā ma, manyan firistoci da Farisiyawa sun yi umarni, cewa kowa ya san inda Yesu yake, ya zo ya faɗa, su kama shi.