John 13:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Shi kuwa da yake jingine kusa da Yesu, ya ce, “Ubangiji, wane ne?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَلْمَجِرِنَّنْ يَمَڟُواْ كُسَدَ عِيسَىٰ يَتَمْبَيٜىٰشِ يَثٜىٰ «وَنٜىٰنٜىٰ شِے عُبَنْغِجِ ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Shi kuwa da yake kishingiɗe haka gab da Yesu ya karkata, ya ce masa, “Ya Ubangiji, wane ne?”