John 13:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya tafi, sai Yesu ya ce, “Yanzu ne aka ɗaukaka Ɗan Mutum aka kuma ɗaukaka Allah a cikinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَايَنْدَ يَهُودَ يَڢِتَ، عِيسَىٰ يَثٜىٰ «يَنْذُ نٜىٰ عَكَ طَوْكَكَ طَنْ مُتُمْ، عَكَ كُمَ طَوْكَكَ اللَّهْ تَوُرِنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bayan ya fita kuma sai Yesu ya ce, “Yanzu ne aka ɗaukaka Ɗan Mutum, aka kuma ɗaukaka Allah ta wurinsa.