John 16:13 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma saโad da shi, Ruhun gaskiya ya zo, zai bi da ku zuwa ga dukan gaskiya. Ba zai yi magana don kansa ba; zai faษi abin da ya ji ne kaษai, zai kuma faษa muku abin da bai faru ba tukuna.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุนูู
ููุง ุณูุนูุฏูู ุฑููุญู ููุบูุณููููู ููุฐููุงูุ ุฐูููุจูุดูููฐูู ุซููููู ุฏููููู ุบูุณูููููุ ุฏููุงูู
ููู ุจูู
ูุบูููุฑู ููููุณู ุฐููู ููุจูุ ุนูู
ููุง ุฐููู ฺขูุทู ุงููุจูููุฏู ููููููฐุฌูููููฐ ููููููุ ุฐููู ููู
ู ฺขูุทูุง ู
ููู ุงููุจูุจููููู ุฏู ุฐูุงุณู ฺขูุฑูุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da kuwa Ruhu na gaskiya ya zo, zai bishe ku cikin dukan gaskiya, domin ba zai yi magana don kansa ba, sai dai duk abin da ya ji, shi zai faษa, zai kuma sanar da ku al'amuran da za su auku.