John 16:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A nan fa sai waɗansu almajiransa suka ce wa juna, “Me yake nufi da cewa, ‘Jim kaɗan ba za ku ƙara ganina ba, kuma bayan an jima kaɗan, za ku gan ni,’ da kuma, ‘Domin zan tafi wurin Uba’?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ وَطَنْسُ أَلْمَجِرَنْسَ سُكَثٜىٰ وَجُونَ «مٜىٰيَكٜىٰ نُڢِ دَيَثٜىٰ مَنَ، ‹بَايَنْ طَنْ لُواْكَثِ كَطَنْ بَذَاكُ غَنِّبَ، بَايَنْ طَنْ لُواْكَثِ كَطَنْ كُمَ ذَاكُ غَنِّ›؟ كُمَ مٜىٰيَكٜىٰ نُڢِ دَيَثٜىٰ، ‹دُواْمِنْ ذَانِ وُرِنْ عُبَا›؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai waɗansu almajiransa suka ce wa juna, “Me yake nufi da ce mana, ‘Bayan ɗan lokaci kaɗan ba za ku gan ni ba, bayan ɗan lokaci kaɗan kuma za ku gan ni’? da kuma cewa, ‘Domin za ni wurin Uba’?”