John 19:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Daga nan fa, Bilatus ya yi nemi yă saki Yesu, sai dai Yahudawa suka yi ta ihu suna cewa, “In ka saki wannan mutum, kai ba abokin Kaisar ba ne. Duk wanda ya ɗauka kansa a matsayin sarki, ai, yana gāba da Kaisar ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَكَنْ وَنَّنْ مَغَنَ بِلَتُسْ يَنٜىٰمَ يَسَكِ عِيسَىٰ ، عَمَّا يَهُودَاوَا سُكَ طَغَ مُرْيَرْسُ سُكَيِ إِيهُ سُنَ ثٜىٰوَ «إِنْ دَيْ كَا سَكِ وَنَّنْ، تُواْ، كَيْ بَا أَبُواْكِنْ كَيْسَرْ بَنٜىٰ؞ أَيْ، دُكْ وَنْدَ يَمَيْدَ كَنْسَ سَرْكِے، يَنَيِ وَ كَيْسَرْ تَاوَيٜىٰ كٜىٰنَنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A kan wannan Bilatus ya nemi ya sake shi, sai dai Yahudawa suka ɗau kururuwa suna cewa, “In dai ka saki wannan, kai ba masoyin Kaisar ba ne. Ai, kowa ya mai da kansa sarki, ya tayar wa Kaisar ke nan.”