John 19:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ɗauke da gicciyensa, ya kuwa fita zuwa wurin Ƙoƙon Kai (wanda a harshen Arameya ana ce da shi Golgota).
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُواْجُواْجِ سُكَ تَڢِے دَ عِيسَىٰ؞ عِيسَىٰ يَكُوَ ڢِتَ دَغَ ثِكِنْ غَرِنْ يَنَ طَوْكٜىٰ دَ غِثِّيٜىٰنْسَ دَ كَنْسَ ذُوَا وَنِ وُرِنْ دَ عَكٜىٰثٜىٰ دَشِ وُرِنْ ڧُواْڧُوانْ كَيْ؞ دَيَرٜىٰنْ أَرَمَيَ كُوَ أَنَثٜىٰ دَ وَنَّنْ وُرِے غُوالْغُواْتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka tafi da Yesu. Ya kuwa fita, shi kansa yake ɗauke da gicciyensa, har zuwa wurin da ake kira Wurin Ƙoƙon Kai, da Yahudanci kuwa, Golgota.