John 19:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, tsaye kusa da gicciyen Yesu kuwa akwai mahaifiyarsa, tare da ’yar’uwar mahaifiyarsa, Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magdalin.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تُواْ، وَطَنْدَ سُكَ ڟَيَ كُسَدَ غِثِّيٜىٰنْ عِيسَىٰ كُوَ سُونٜىٰ مَامَرْسَ تَرٜىٰدَ یَرْعُوَرْتَ دَ مَرْيَمُ مَاتَرْ كِلُواْبَسْ دَ كُمَ مَرْيَمُ دَغَ مَغَدَلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Haka fa sojan suka yi. To, kusa da gicciyen Yesu kuwa da uwa tasa, da 'yar'uwa tata, da Maryamu matar Kilofas, da kuma Maryamu Magadaliya, suna tsaye.