John 19:26 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Yesu ya ga mahaifiyarsa a can, da kuma almajirin nan da yake ƙauna tsaye kusa, sai ya ce wa mahaifiyarsa, “Mace, ga ɗanki,”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَغَ مَامَرْسَ دَ أَلْمَجِرِنَّنْ دَيَكٜىٰ ڧَوْنَ ڟَيٜىٰ كُسَ، سَيْيَثٜىٰ وَ مَامَرْسَ «مَثٜىٰ، غَا طَنْكِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya ga uwa tasa, da almajirin nan da yake ƙauna suna tsaye kusa, ya ce wa uwa tasa, “Iya, ga ɗanki nan!”