John 19:30 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da ya tsotsi abin sha ɗin, sai Yesu ya ce, “An gama.” Da wannan fa, ya sunkuyar da kansa ya saki ruhunsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَكَرْٻِ ضُوً ڟَامِنَّنْ سَيْيَثٜىٰ «أَنْ‌غَمَ!» سَعَنً يَسُنْكُيَرْدَ كَنْسَ يَسَكِ رَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya tsotsi ruwan tsamin nan ya ce, “An gama!” Sa'an nan ya sunkuyar da kansa ya ba da ransa.