John 19:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Yesu ya fito sanye da rawanin ƙayar da kuma riga mai ruwan shunayya, sai Bilatus ya ce musu, “Ga mutumin!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً عِيسَىٰ يَڢِتُواْ دَ هُولَرْ مُلْكِ تَڧَيَ عَكَنْسَ دَ كُمَ رِغَا مَيْ كَلَرْ جَرْ غَرُورَا؞ سَيْ بِلَتُسْ يَثٜىٰ مُسُ «تُواْ، غَ مُتُمِنْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Yesu ya fito, sāye da kambin ƙayar, da alkyabba mai ruwan jar garura. Sai Bilatus ya ce musu, “To, ga mutumin!”