John 2:23 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, yayinda yake a Urushalima a Bikin ฦetarewa, mutane da yawa suka ga abubuwan banmamakin da yake aikata suka kuma gaskata da sunansa.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุงูู ูููุงูููุซููู ุฏู ุนููุณูููฐ ูููู ุนูุฑููุดููููู
ู ุฏููุงูู
ููู ุจููู ฺงูููฐุชูุฑูููฐููุ ู
ูุชูููููฐ ุฏููููู ุณููู ุจูุงุฏู ุบูุณููููู ุบูุฑูููฐุดู ุฏููุงูู
ููู ุนูููู
ููู ุจููู ู
ูุงู
ูุงูู ููุทูููุฏู ุณููู ุบููู ููููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
To, sa'ad da yake Urushalima lokacin Idin ฦetarewa, mutane da yawa suka gaskata da sunansa, saboda ganin mu'ujizan da ya yi.