John 2:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce, “Mace, me ya sa kike haɗa ni a wannan? Lokacina bai yi ba tukuna.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ مَتَ يَثٜىٰ «مَامَا، مٜىٰيَسَا كِكَذُواْ وُرِينَ؟ أَيْ، لُواْكَثِنَ بَيْيِبَ تُكُنَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce mata, “Iya, ai, wannan magana ba taki ba ce. Lokacina bai yi ba tukuna.”