John 20:13 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka tambaye ta cewa, “Mace, don me kike kuka?” Ta ce, “Sun ɗauke Ubangijina, ban kuma san inda suka ajiye shi ba.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَلاَىِٕكُنْ سُكَ تَمْبَيٜىٰتَ سُكَثٜىٰ «عُوَرْغِدَا، مٜىٰيَسَا كِكٜىٰ كُوكَا؟» تَا ثٜىٰ مُسُ «أَيْ، أَنْطَوْكِ عُبَنْغِجِنَ ، بَنْ كُوَ سَنْ عِنْدَ عَكَسَا شِيبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Suka ce mata, “Uwargida, don me kike kuka?” Ta ce musu, “Ai, an ɗauke Ubangijina, ban kuwa san inda aka sa shi ba.”