John 20:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce, “Kada ki riƙe ni, gama ban riga na koma wajen Uba tukuna ba. A maimako, ki tafi wajen ’yan’uwana ki gaya musu, ‘Ina komawa wajen Ubana da Ubanku, wajen Allahna da kuma Allahnku.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ مَتَ «كَدَ كِرِڧٜىٰنِ، دُواْمِنْ بَنْ هَوْ وُرِنْ عُبَا بَ تُكُنَ؞ عَمَّا كِتَڢِے وُرِنْ یَنْعُوَنَ كِثٜىٰمُسُ ذَنْ كُواْمَ وُرِنْ عُبَانَ كُمَ عُبَنْكُ، اللَّهْ نَا كُمَ اللَّهْ نْكُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce mata, “Kada ki riƙe ni, domin har yanzu ban hau wurin Uba ba tukuna. Sai dai ki tafi wurin 'yan'uwana ki ce musu ina hawa wurin Ubana kuma Ubanku, Allahna kuma Allahnku.”