John 20:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da Yamman ranar farko ta mako, sa’ad da almajiran suna tare, ƙofofi kuma suna a kulle saboda tsoron Yahudawa, sai ga Yesu ya zo ya tsaya a tsakiyarsu ya ce, “Salama tă kasance tare da ku!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ يَمَّ تَيِ أَ رَانَرْ ڢَرْكُواْ تَمَكُواْ، أَلْمَجِرَنْ عِيسَىٰ سُنَ وُرِے طَيَ؞ سُنْ كُمَ كُكُّلّٜىٰ ڧُواْڢُواْڢِ دُواْمِنْ سُنَ ڟُواْرُوانْ شُوغَبَنِّنْ يَهُودَاوَا؞ سَيْغَا عِيسَىٰ يَا ذُواْ يَڟَيَ أَڟَكِيَرْسُ، يَثٜىٰ مُسُ «سَلَمَ تَكَسَنْثٜىٰ تَرٜىٰدَكُو؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A ran nan da magariba, ranar farko ta mako, ƙofofin ɗakin da almajiran suke ciki na kulle don tsoron Yahudawa, sai ga Yesu ya zo ya tsaya a tsaka, ya ce musu, “Salama alaikun!”