John 20:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai ta zo da gudu wajen Siman Bitrus da ɗayan almajirin, wanda Yesu yake ƙauna, ta ce, “Sun ɗauke Ubangiji daga kabarin, ba mu kuma san inda suka sa shi ba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ تَرُوغَ دَ غُدُ ذُوَا وُرِنْ بِتْرُسْ دَ كُمَ أَلْمَجِرِنَّنْ دَ عِيسَىٰ يَكٜىٰ ڧَوْنَ، تَثٜىٰمُسُ «أَيْ، أَنْطَوْكِ عُبَنْغِجِ دَغَ كَبَرِنْ، بَمُ كُوَ سَنْ عِنْدَ عَكَ سَاشِيبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ta yiwo gudu wurin Bitrus da kuma almajirin nan da Yesu yake ƙauna, ta ce musu, “An ɗauke Ubangiji daga kabarin, ba mu kuwa san inda aka sa shi ba.”