John 20:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Yesu ya ce masa, “Wato ka gaskata saboda ka gan ni ne, masu albarka ne waɗanda ba su gan ni ba, amma suka gaskata.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ مَسَ «أَيْ، دُوانْ كَغَنِّ نٜىٰ شِے يَسَا كَبَادَ غَسْكِيَ؞ مَاسُ أَلْبَرْكَ نٜىٰ وَطَنْدَ سُكَ بَادَ غَسْكِيَ بَاتَرٜىٰدَ سُنْ غَنِّبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce masa, “Wato saboda ka gan ni ka ba da gaskiya? Albarka tā tabbata ga waɗanda ba su gani ba, amma kuwa suka ba da gaskiya.”