John 21:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce musu, “Ku kawo waɗansu kifin da kuka kama yanzu.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَثٜىٰ مُسُ «كُكَٰوُاْ وَطَنْسُ كِيڢِ دَغَ ثِكِنْ وَطَنْدَ كُكَ كَامَ يَنْذُ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce musu, “Ku kawo waɗansu kifi a na waɗanda kuka kama yanzu.”