John 21:12 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce musu, โKu zo ku karya kumallo.โ Ba wani daga cikin almajiran da ya yi karambanin tambayarsa, โWane ne kai?โ Sun san cewa Ubangiji ne.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณููู ุนููุณูููฐ ููุซูููฐ ู
ูุณู ยซููุฐููุงู ููุซู ุนูุจูููุซููู ุณฺูขูููฐุยป ุนูุซููููู ุงููููู
ูุฌูุฑููู ูููู ุจูุงููููุฏู ูููู ฺงูุฑฺูขููู ุญููู ููุชูู
ูุจูููููฐุดู ูููุงูููููููฐููููฐ ุดูุ ุฏููุงูู
ููู ุณููู ุณููู ุซูููฐูู ุนูุจูููโุบูุฌู ููููฐุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yesu ya ce musu, โKu zo ku karya kumallo.โ Daga cikin almajiran kuwa ba wanda ya yi ฦarfin halin tambayarsa ko shi wane ne, domin sun sani Ubangiji ne.