John 21:22 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Idan na so yă kasance da rai har in dawo, mene ne naka a ciki? Kai dai bi ni.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَثٜىٰ مَسَ «عِدَنْ نُڢِينَ نٜىٰ يَرَايُ حَرْ إِنْ دَاوُاْ، إِنَا ضُوَنْكَ؟ كَيْ دَيْ، كَبِينِ!»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya ce masa, “In na nufe shi da wanzuwa har in zo, mene ne naka a ciki? Kai dai, bi ni!”