John 3:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Nikodimus ya yi tambaya ya ce, “Yaya za a haifi mutum sa’ad da ya tsufa? Tabbatacce ba zai sāke koma sau na biyu a cikin mahaifiyarsa don a haife shi kuma ba!”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
نِكُواْدِمُسْ يَيِ تَمْبَيَ يَثٜىٰ «تَيَيَا ذَاعَ حَيْڢِ مُتُمْ بَايَنْدَ يَا ڟُوڢَ؟ ذَيْسَاكٜىٰ كُواْمَاوَ ثِكِنْ مَامَرْسَ نٜىٰ أَ سَاكٜىٰ حَيْڢُوَرْسَ سَوْ نَبِيُ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Nikodimu ya ce masa, “Ƙaƙa za a haifi mutum bayan ya tsufa? Wato, ya iya komawa a cikin uwa tasa ta sāke haifo shi?”