John 3:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake faɗa maka, ba wanda zai iya ganin mulkin Allah sai an haife shi ta wurin ruwa da kuma Ruhu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ «حَڧِيڧَ، إِنَ غَيَ مَكَ، إِنْ بَ أَنْحَيْڢِ مُتُمْ تَضُوَ دَ رُوحُ بَ، بَذَيْ عِيَ شِغَ مُلْكٍ اللَّهْ بَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya amsa masa ya ce, “Lalle hakika, ina gaya maka, in ba an haifi mutum ta ruwa da kuma Ruhu ba, ba zai iya shiga Mulkin Allah ba.