John 4:10 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa mata ya ce, “Da kin san kyautar Allah, da kuma wanda yake roƙonki ruwan sha, da kin roƙe shi, shi kuwa da ya ba ki ruwan rai.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عِيسَىٰ يَأَمْسَ مَتَ يَثٜىٰ «دَ كِنْ سَنْ ݣَوْتَرْ اللَّهْ دَ كُمَ وَنْدَ يَكٜىٰثٜىٰ مِكِ، ‹بَا نِے ضُوَ إِنْ شَا،› أَيْ دَ كِنْ ضُواْڧٜىٰشِ، شِيكُوَ ذَيْبَاكِ ضُوَ مَيْ بَادَ رَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya amsa mata ya ce, “Da kin san kyautar Allah, da kuma wanda ya ce miki, ‘Sa mini ruwa in sha,’ ai, da kin roƙe shi, shi kuwa zai ba ki ruwan rai.”