John 4:25 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Macen ta ce, “Na san cewa Almasihu” (da ake ce da shi Kiristi) “yana zuwa. Sa’ad da ya zo kuwa, zai bayyana mana kome.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مَثٜىٰنْ تَثٜىٰ وَ عِيسَىٰ «نَا سَنِ أَلْمَسِيحُ وَنْدَ عَكٜىٰثٜىٰ دَشِ كِرِسْتِ يَنَ ذُوَا؞ عِدَنْ يَا ذُواْ ذَيْ بَيَّنَ مَنَ دُكَنْ كُواْمٜىٰ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai matar ta ce masa, “Na san Masihi yana zuwa, wanda ake kira Almasihu. Sa'ad da ya zo kuwa, zai sanar da mu kome.”