John 4:53 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai mahaifin ya gane a daidai wannan lokaci ne Yesu ya ce masa, “Ɗanka zai rayu.” Saboda haka shi da dukan iyalinsa suka gaskata.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ بَابَنْ يَرُوانْ يَغَانٜىٰ ثٜىٰوَ أَدَيْدَيْ وَنَّنْ لُواْكَثِ نٜىٰ عِيسَىٰ يَثٜىٰ مَسَ «كَتَڢِے، غَمَا يَرُوانْكَ ذَيْ رَايُ؞» سَيْ مُتُمِنْ دَ دُكَنْ عِيَلِنْسَ سُكَ بَادَ غَسْكِيَ غَ عِيسَىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai uban ya gane, daidai lokacin nan ne, Yesu ya ce masa, “Ɗanka a raye yake.” Shi da kansa kuwa ya ba da gaskiya, da jama'ar gidansa duka.