John 5:11 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma ya amsa ya ce, “Mutumin da ya warkar da ni shi ya ce mini, ‘Ɗauki tabarmarka ka yi tafiya.’  ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ مُتُمِنْ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «أَيْ، وَنْدَ يَوَرْكَرْ دَنِے، شِينٜىٰ يَثٜىٰ مِنِ إِنْ طَوْكِ تَبَرْمَتَ إِنْيِ تَڢِيَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai ya amsa musu ya ce, “Ai, wanda ya warkar da ni, shi ne ya ce in ɗauki shimfiɗata, in tafi.”