John 6:29 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya amsa, “Aikin Allah shi ne, a gaskata da wanda ya aiko.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ عِيسَىٰ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «وَنَّنْ شِينٜىٰ أَبِنْدَ اللَّهْ يَكٜىٰسُواْ كُيِ، وَتُواْ كُبَادَ غَسْكِيَ غَ وَنْدَ يَعَيْكُواْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Yesu ya amsa musu ya ce, “Wannan shi ne aikin da Allah yake so, wato ku gaskata da wanda ya aiko.”