John 6:32 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yesu ya ce musu, “Gaskiya nake gaya muku, ba Musa ne ya ba ku burodi daga sama ba, sai dai Ubana ne yake ba ku burodi na gaskiya daga sama.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَنً عِيسَىٰ يَأَمْسَ مُسُ يَثٜىٰ «حَڧِيڧَ، إِنَغَيَ مُكُ، بَ مُوسَٰى نٜىٰ يَبَاكُ عَبِنْثِنَّنْ دَغَ سَمَبَ، عُبَانَ نٜىٰ يَكٜىٰبَاكُ عَبِنْثِ نَغَسْكِيَ دَغَ سَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Yesu ya ce musu, “Lalle hakika, ina gaya muku, ba Musa ne ya ba ku gurasar nan daga Sama ba, Ubana ne yake ba ku hakikanin Gurasa daga Sama.