John 6:45 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A rubuce yake a cikin Annabawa cewa, โAllah zai koyar da dukansu.โ Duk wanda ya saurari Uba, ya kuma koyi daga wurinsa, zai zo wurina.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุงูููู ุฑูุจููุชู ุนูุซููููู ููุชููุชฺููขููู ุงูููููุจูุงููุง ุซูููฐูู โนุฏูููููุณู ุงูููููู ููููฐ ุฐููู ูููุงููู ู
ูุณูุโบ ุชููุงูุ ุฏููู ููููุฏู ููุฌูุ ููููู
ู ูููุงููู ุงููููุฑููู ุนูุจูููุ ูููููู ุฐููุงู ููุฑููููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A rubuce yake cikin littattafan annabawa cewa, โDukkansu Allah ne zai koya musu.โ To, duk wanda ya ji, ya kuma koya wurin Uba, zai zo gare ni.