John 6:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Yesu ya ɗaga kai ya ga taro mai yawa suna zuwa wajensa, sai ya ce wa Filibus, “Ina za mu sayi burodi saboda mutanen nan su ci?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دَ عِيسَىٰ يَطَغَ عِدُواْ يَغَ تَارُواْ مَيْ يَوَ سُنَ تَظُوَ وُرِنْسَ، سَيْيَثٜىٰ وَ ڢِلِبُسْ «إِنَا ذَامُ سَيُواْ إِسَشّٜىٰنْ عَبِنْثِنْ دَ مُتَنٜىٰنَّنْ ذَاسُثِ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Da Yesu ya ɗaga kai ya hango babban taro yana doso shi, sai ya ce wa Filibus, “Ina za mu sayo gurasar da mutanen nan za su ci?”