John 6:68 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Siman Bitrus ya amsa ya ce, “Ubangiji wajen wa za mu tafi? Kai ne da kalmomin rai madawwami.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سِيمَنْ بِتْرُسْ يَأَمْسَ مَسَ يَثٜىٰ « عُبَنْغِجِ ، وُرِنْ وَنٜىٰنٜىٰ ذَامُجٜىٰ؟ أَيْ، كَيْنٜىٰ كَكٜىٰ دَ مَغَنَ مَيْ بَادَ رَيْ نَهَرْ أَبَدَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Bitrus ya amsa masa ya ce, “Ya Ubangiji, gun wa za mu je? Kai kake da maganar rai madawwami.